Ahlul Baiti

Jaridar Isar da Sakon Jikokin Manzon Allah (S.A.W)

July 27, 2024

Mutane da dama sun jikkata sakamakon tashin bam a kasuwar dabbobi ta Buni Yadi da ke Yobe

July 27, 2024

ME YA SA ‘YAN SHI’A SUKE SUJADA AKAN TURBA?

July 27, 2024

JAWABIN JAGORA GA MAHALARTA “TARON KASA-DAKASA KAN ‘YAN TAKFIRIYYA

July 26, 2024

Yan sanda sun bukaci masu shirya zanga-zangar tabarbarewar tattalin arziki su mika sunayensu da adireshinsu

‘Yan sanda sun bukaci masu shirya zanga-zangar tabarbarewar tattalin arziki su mika sunayensu da adireshinsu Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun, ya bukaci dukkanin kungiyoyin da ke shirin shiga zanga-zangar da za a yi a fadin kasar nan da su mika bayanansu ga kwamishinonin ‘yan sanda a jihohinsu. IGP wanda ya yi magana […]

July 26, 2024

MAS’ALOLIN FIƘIHU (54)

–Tare da Shaikh Mujahid Isa بسم الله الرحمن الرحيم اللهم صل على محمد وآل محمد وعجل فرجهم ياكريم. Na’am, a cigaba da darasinmu na Taimama, mu na bayanin “Sharuɗɗan Taimama” mun kawo guda 3, ga cigaba: 4_ Abun da za ai Taimamar da shi ya zama tsarkakakke 5_ Wanda zaiyi Taimamar ya yi da kansa, […]

July 21, 2024

kungiyar ‘yan tawaye daga lardin Tsopo da ke arewa maso gabashin Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo ta shiga cikin ‘yan ta’addar M23.

Wata kungiyar ‘yan tawaye daga lardin Tsopo da ke arewa maso gabashin Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo ta shiga cikin ‘yan ta’addar M23. Mambobin al’ummar Lombi sun aike da takarda ga gwamnan suna kira ga sojojin Kongo da su karfafa tsaron yankinsu. Wasu mutane 116 ne suka sanya hannu kan takardar da ke ikirarin kusanci da al’ummar […]

You are here: Page 1