Masana kimiyya na Sin da Afrika sun lashi takobin hada gwiwa wajen ganin an cimma ajandar kyautata rayuwar jama’a
Masana kimiyya daga kasashen Sin da Afrika, sun lashi takobin kara hada gwiwa domin cimma wasu manufofin shawarar Ziri Daya da Hanya Daya, ciki har da wadatar abinci da kare muhallin halittu. Cikin kudurorin da suka dauka a karshen taron karawa juna sani da suka yi a Nairobin Kenya, masanan sun jadadda cewa, hadin gwiwa […]
Dakarun sojin saman Najeriya sun samu nasarar tarwatsa maboyar ’yan kungiyar tsagerun IPOB da ESN
Rundunar tsaron sojin sama ta Najeriya ta kai jerin hare-hare ta sama sansanonin kungiyar IPOB da dakarun ’yan awaren ESN masu fafutukar raba Najeriya a yankin kananan hukumomin Nnewi ta kudu dake jihar Anambra da kuma Okigwe a jihar Imo. Kamar yadda rundunar ta fada, ta ce harin na daga cikin kokarin da gwamnati ke […]
DSS Sun kama Dan Jarida A Filin Jirgin Sama Akan Hanyarsa Ta Zuwa Umrah
Wasu jami’an hukumar tsaron farin kaya (DSS) sun cafke babban editan fitacciyar jaridar Hausa ta Almizan, Malam Ibrahim Musa a Kano. Ibrahim Musa wanda ke kan hanyarsa ta zuwa kasar Saudiyya don gudanar da ibadar Umrah, lokacin da aka kama shi yana tare da rakiyar wata ‘yar uwarsa, Binta Sulaiman. Jami’an tsaron sirrin na DSS […]
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta gina madatsun ruwa guda 260 a sassa daban daban na kasar
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce, ta samu nasarar gina madatsun ruwa har 260 a sassa daban daban na kasar duk dacewa suna fuskantar barazana daga gurbatar muhalli sakamakon ayyukan masana’antu da kuma hada-hadar jama’ar dake zaune a bakin kogunan. Ministan albarkatun ruwa da tsaftar muhalli Farfesa Joseph Utsev ne ya tabbatar da hakan jiya Talata […]
Saudiyya Ta Yi Tir Da Yadda AKe Tada Zaune Tsaye A Masallacin Kudus
Saudiyya, ta yi tir da Allah-wadai da yadda masu tsatsauran ra’ayi ke ci gaba da tada zaune tsaye a masallacin Kudus, bisa samun kariyar jami’an tsaron Isra’ila. Ma’aikatar harkokin wajen Masarautar ta bayyana nadama kan yadda mahukuntan Isra’ila ke keta kokarin zaman lafiya na kasa da kasa, da ya shafi girmama wuraren ibada. Ma’aikatar […]
An kame mutum 20 da ake zargin masu garkuwar da mutane a jihar Taraba.
Rundunar ’yan sanda a jihar Taraba dake arewa maso gabashin Najeriya ta sanar da kame mutum 20 da ake zargi da lafin yin garkuwa da mutane da kuma kai hare-hare ga wasu al’umomi a jihar. A lokacin da yake gabatar da mutanen da ake zargi gaban manema labarai a garin Jalingo, fadar gwamnatin jihar, kakakin […]
Najeriya ta fara shirye-shiryen bikin cika shekaru 63 da samun ’yanci
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta fitar da jadawalin tsare-tsaren bukukuwan bikin cikar kasar shekaru 63 da samun ’yanci wanda zai kama ranar Lahadi 1 ga watan Oktoba. Sakataren gwamnatin tarayyar Mr George Akume ne ya sanar da hakan jiya Litinin yayin taron manema labarai a birnin Abuja, sai dai ya ce a bana za a yi […]
Kotun sauraran karar zaben gwamna ta sauke Abba Kabir Yusif Ta baiwa Nasiru Yusif Gawuna.
Najeriya za ta hada hannu da kasar Benin wajen dakile shige da ficen haramtattun kayayyaki da ayyukan ta’addanci a kan iyakoki
Hukumar Kwastam mai lura da shige da ficen kayayyaki a tarayyar Najeriya ta jaddada aniyarta na yin aiki tare da takwararta ta jamhuriyar Benin wajen kyautata sha’anin tsaro a kan iyakoki tare da daidaita harkokin cinikayya a tsakanin kasashen biyu. Babban kwantrolan hukumar Mr. Bashir Adewale Adeniyi ne ya tabbatar da hakan a birnin Abuja […]
Shugaban Afrika ta kudu ya soki yadda ake zuba kudi a yaki maimakon kyautata rayuwar jama’a
Shugaban Afrika ta Kudu Cyril Ramaphosa, ya soki yadda ake zuba wajen yaki maimakon inganta rayuwar jama’a. Cyril Ramaphosa ya bayyana haka ne ga taron muhawarar babban zauren MDD. Yana mai cewa, babban laifi ne yadda kasashen duniya ke kashe makudan kudi kan yaki, amma ba za a iya tallafawa ayyukan da za su biya […]