Ahlul Baiti

Jaridar Isar da Sakon Jikokin Manzon Allah (S.A.W)

Category: Tarbiyyar Ruhi A Musulunci

July 20, 2022

MATAMBAYI BA YA BATA

Tare da Baban Hadiza Shekaran jiya ina nazarin wani littafi mai suna: Hudubobin Juma’a da idodi biyu, daya daga cikin litattafan da aka tattare hudubobin maulana Shek Muhammad Nasir Muhammad limamin masallacin waje a cikin birnin Kano, wanda gwamnatin malam Ibrahim shekarau ta dauki nauyin buga shi. Littafin yana dauke da hudubobi guda sittin da […]

July 11, 2022

Sadaukar da Kai

Daga Sheikh mujtaba S Adam Wata rana Kilina ta ce da Fensiri: Ya kake abokina? Sai Fensiri ya amsa cikin fushi ya ce: Ni ba abokinki ba ne, na tsane ki. Sai ta amsa cikin cikin mamaki ta ce: Saboda me? Sai ya ce: Saboda kina goge rubutun da na yi. Sai ta ce: Ai […]

July 1, 2022

DARUSSA DAGA ƘISSOSHI

Daga Moh’d Baqir Ibrahim An ruwato cewa wata rana manzon Allah (s) ya shiga Masallacin Madina, sai ya riski mutane ɓangare biyu: Ɓangare na farko sun maida hankali suna ta yin ibada da zikiri, ɓangare na biyu kuma suna ta koyo da koyarwa (karatu da karantarwa). Sai Annabi (s) ya dubi duka ɓangarorin biyu, duba […]

June 30, 2022

Gani ga wane…

Daga: Baban Hadiza Wata rana dila yanzaune a gefen tsauni, sai wani dutse ya gangaro daga sama ya fado masa a kan jela ta gutsire, yana haka sai ga wani dilan ya zo ya gan shi da gutsirarriyar jela, sai ya ce da shi: Me ya sa ka gutsire jelarka? Sai ya ce: Na fi […]

You are here: Page 1