Ahlul Baiti

Jaridar Isar da Sakon Jikokin Manzon Allah (S.A.W)

Month: September 2022

September 30, 2022

Sakon Shugaban kungiyar Shia ta rasulul a,azam (Raaf) a ranar samun yancin kai na Nigeria Shekaru 62.

Shugaban kungiyar shia ta rasulul a,azam (RAAF) Na kasa Kuma Wakilin bangaren sharia na offishin  Sayyed Aliyul Hussain khamnei(Dz) Hujjatul Islam wal Muslimin samahatu  Sheikh Muhammad Nur Dass (H) Sakon ranar samun yancin kai na Nigeria shekaru 62. Alhamdu lillah, muna taya daukacin al’ummar kasarmu murnar cika shekara 62 da samun yanci. Sananne ya ke […]

September 29, 2022

Har Kullum Kasar Sin Na Goyon Bayan Adalci Game Da Batun Falasdinawa Cikin tsawon lokaci, batun takaddamar yankuna tsakanin al’ummar Falasdinu da tsagin Yahudan Isra’ila na jan hankalin sassan kasa da kasa, musamman ganin yadda rashin warware batutuwa masu nasaba da mallakar yankuna tsakaninsu ke ta haifar da tashe-tashen hankula, masu kaiwa ga asarar rayuka. […]

You are here: Page 1