Ahlul Baiti

Jaridar Isar da Sakon Jikokin Manzon Allah (S.A.W)

Category: Akida

June 16, 2022

IMANIN ‘YAN SHI’A DANGANE DA ALLAH

  Tare da Aliyu Lawal Dan shi’a Wajibi ne akan kowane me hankali ya san mahaliccin sa mad’aukaki,dan ya gode ma sa ni’imomin da ya yi ma sa,kuma ya yi ma sa biyayya akan abunda ya ce ya yi,sannan ya sanifa cewa akwai mai halittar da ya halicce shi ya samar da shi daga babu […]

December 23, 2021

Amsar Marji’ai akan Mahimman Tambayoyi Goma (1)

AS-SHI’A AL-IMAMIYYA: MANYAN TAMBAYOYI GOMA DA AMSOSHIN MARJI’AN SHI’A A KANSU Da Sunan Allah Mai Rahma Mai Jinkai Zuwa ga babban malami, mai kira zuwa ga Allah, abin girmamawa Sheikh Tajuddin al-Hilali Wakili a babban Kwamitin Musulunci mai babban kokar (na samar da fahimtar-juna), Kuma wakili a kungiyar kokarin samar da kusantar-juna a tsakanin Musulmi […]

July 28, 2021

GINSHIKAN (SHIKA-SHIKAN) MUSULUNCI A WAJEN SHI’A

GINSHIKAN (SHIKA-SHIKAN) MUSULUNCI A WAJEN SHI’A  Daga Muhammad Auwal Bauchi Gabatarwa: Tsawon tarihi musamman a wannan zamani na mu, dan’adam ya kan yi amfani da wasu hanyoyi ko kuma na’urori daban-daban na zamani wajen biyan bukatunsa da kuma gudanar da rayuwarsa cikin sauki kuma yadda ya ke so. Daya daga cikin irin wadannan na’urori ita […]

You are here: Page 1