Ahlul Baiti

Jaridar Isar da Sakon Jikokin Manzon Allah (S.A.W)

Category: Rahotanni

September 28, 2023

DSS Sun kama Dan Jarida A Filin Jirgin Sama Akan Hanyarsa Ta Zuwa Umrah

Wasu jami’an hukumar tsaron farin kaya (DSS) sun cafke babban editan fitacciyar jaridar Hausa ta Almizan, Malam Ibrahim Musa a Kano. Ibrahim  Musa wanda ke kan hanyarsa ta zuwa kasar Saudiyya don gudanar da ibadar Umrah, lokacin da aka kama shi yana tare da rakiyar wata ‘yar uwarsa, Binta Sulaiman. Jami’an tsaron sirrin na DSS […]

September 20, 2023

Najeriya za ta hada hannu da kasar Benin wajen dakile shige da ficen haramtattun kayayyaki da ayyukan ta’addanci a kan iyakoki

Hukumar Kwastam mai lura da shige da ficen kayayyaki a tarayyar Najeriya ta jaddada aniyarta na yin aiki tare da takwararta ta jamhuriyar Benin wajen kyautata sha’anin tsaro a kan iyakoki tare da daidaita harkokin cinikayya a tsakanin kasashen biyu. Babban kwantrolan hukumar Mr. Bashir Adewale Adeniyi ne ya tabbatar da hakan a birnin Abuja […]

September 10, 2023

An dakatar da aikin hakar ma’adinai a jihar Neja ta Najeriya

Mahukunta a jihar Neja dake arewa ta tsakiyar Najeriya sun sanar da dakatar da aikin hakar ma’adanai a fadin jihar baki daya. Kwamashinan harkokin ma’adinai na jihar Alhaji Garba Sabo Yahaya ne ya tabbatar da hakan ga manema labarai, ya ce, gwamnatin jihar ta dauki wannan mataki ne domin ta tantance kamfanonin hakar ma’adinai tare […]

You are here: Page 1