TARIHIN SHI’A DA A’KIDOJIN TA KASHI NA (15)
Dorawa daga Kashi na (14) da yagabata: 2-Ta wannan hanya kuma ya rubuta cewa: [Sarriyu ya rubuta zuwa gare ni, daga Shu’aibu daga Saif daga Muhammad bin Auf, daga Ikrama, daga Ibin Abbas ya ce: “Abu Zarri ya kasance yana kai-komo tsakanin al-Rabza da Madina saboda tsoron Larabawan kauye (kar su yi ridda). Ya kasance […]