Ahlul Baiti

Jaridar Isar da Sakon Jikokin Manzon Allah (S.A.W)

Category: Tsokaci

June 3, 2024

Iran barazana ce ta yanar gizo ga kasashen Yamma da Yahudu da kasashen Gulf

Ra,ayin Daga:CATHERINE PEREZ-SHAKDAM   3/06/ 2024 Masu zanga-zangar sun kona tutar Isra’ila da Amurka a Tehran, a farkon wannan shekarar. Barazana ta yanar gizo ta Iran tana damun Al’ummar Yahudu, wanda Iran ke kai hari a matsayin wani bangare na babban Manufarta dake kunshe a cikin takenta mai ban tsoro: ‘Mutuwa ga Amurka, Mutuwa ga Isra’ila,’ […]

July 11, 2023

DARUSSA DA SHAWARWARI KAN ABIN TAKAICIN DA YA FARU A SOKOTO

Sheikh Saleh Sani Zaria Abin da ya faru a Sokoto, daga mabiya Salafiyya, ya nuna yadda ramin mugunta yake komawa ga masu shirya shi. Malamansa, da suka fi kowa kokawa a yau ne suka rika zuga muuslmi don kashe ‘Yan Shi’a, wanda wannan shi ne mafarin darajar jinin Musulmi ya zube daga idanun Musulmi. Wadanda […]

May 7, 2023

RaayiRiga:Yaushe ne za a ga bayan hare-haren bindiga a Amurka?

#RaayiRiga Yaushe ne za a ga bayan hare-haren bindiga a Amurka? Daga Lubabatu Lei “Duk lokacin da na ga an sa hannu cikin jaka, na kan ji tsoro”, furuci ke nan na Osadolor Hernandez, wata daliba a jami’ar Chicago ta kasar Amurka, wadda ta ce, “Har ma ina tunanin ko zan haihu lokacin da na […]

January 9, 2023

RAAF TA YI ALLAH WADAI GA MUJALLAR CHARLIE HEBDO TA KASAR FARANSA

RAAF TA YI ALLAH WADAI GA MUJALLAR CHARLIE HEBDO TA KASAR FARANSA Mu’assasa Rasulul A’azam Faundation (RAAF) ta yi Allah wadai da kakkausar murya da nuna bakin cikin ta game da zanen batanci da mujjallar “Charlie Hebdo” ta kasar Faransa ta yi ga Jagoran musulmi kuma jagoran juyin juya hali na Jamhuriyar musulunci ta kasar […]

November 16, 2022

MEYASA MAKIYA SUKE FADA DA RAWANI !!?

  Yau Natambayi Malamin Mu Bayan Darasi akan kiyayyar wasu mutane ga kayan Hauza, banda sauran Kayayyaki ??. Sai ya bani amsa gamsasshiya. yace: Rawanin hauza shi ne wanda ya wulakanta Shah na Iran ya kifar da gwamnatinsa, Rawanin hauza shine ya dakatar da sojojin Saddam a iraq, ya ‘yantar da kudancin Lebanon daga mamayar […]

November 8, 2022

TAWASSUL DA ƳAR MANZON ALLAH (S).

  “Sababin dacewa ta akan rubuta littafin Mafatih Al-jinan ya samu ne don albarkan Sunan Sayyida Fadima Azzahra (AS) mai tsarki. Sheikh Qommi. Idan naji ƙunci nakan ɗauki sallaya na ne in hau saman gida sai inyi tawassul da Sayyida Fatima zahra (AS), sai komai ya daidaita. ~ Sayyid Ali Sistani. Kada ku gafala da […]

August 18, 2022

WANDA YA SAN KIMARKA SHI YAKE MUTUNTA KA

Wata rana wani mahaifi ya ce da dansa: Ka ga wannan agogon na kakan kakan kakanka ne, shekarunsa sun haura dari biyu (2000), kafin in bar maka shi ina so ka je kasuwa ‘yan agogo ka tambayo nawa za su saye shi. Ya je kasuwa ya dawo ya ce: Sun ce za su saye shi […]

You are here: Page 1