Ahlul Baiti

Jaridar Isar da Sakon Jikokin Manzon Allah (S.A.W)

Month: December 2021

December 29, 2021

Somalia: An Shiga Zaman Dar-dar Bayan Korar Firaminista

Daga shafin Hausatv   A Somalia, an shiga zaman dar-dar kwana guda bayan da shugaban kasar ya kori firaministan. Rahotanni daga kasar sun ce an ga sojoji a wannan Talata a mahimman wurare na Mogadisho babban kasar. Sojoji dauke da manyan makamai masu biyaya ga koraren firaministan kasar Mohamed Hussein Roble, sun ja damara a […]

December 28, 2021

Yan sanda sun cafke wasu barayin saniya a jihar Jigawa

Rahoton kamfanin dillancin labarai (NAN)   Dakarun ‘yan sanda a jihar Jigawa sun kama wasu matasa biyu da laifin satar saniya a karamar hukumar Garki dake jihar.   Jami’in hulda da jama’a na hukumar ‘yan sandan jihar, ASP Lawan Shiisu ne ya bayyana hakan ga kamfanin dillancin labarai ta Nijeriya (NAN) a birnin Dutse.   […]

December 23, 2021

Amsar Marji’ai akan Mahimman Tambayoyi Goma (1)

AS-SHI’A AL-IMAMIYYA: MANYAN TAMBAYOYI GOMA DA AMSOSHIN MARJI’AN SHI’A A KANSU Da Sunan Allah Mai Rahma Mai Jinkai Zuwa ga babban malami, mai kira zuwa ga Allah, abin girmamawa Sheikh Tajuddin al-Hilali Wakili a babban Kwamitin Musulunci mai babban kokar (na samar da fahimtar-juna), Kuma wakili a kungiyar kokarin samar da kusantar-juna a tsakanin Musulmi […]

December 23, 2021

‘Yan Bindigan sun kona wani  mutum a cikin motarsa har lahira

Daga Muhammad Bakir Muhammad   Raga jihar Katsina na nuna cewa wasu yan bindiga sun kona wani mutum a cikin motarsa har lahira. Kamar yadda mataimakin kakakin majalisar jihar ta Katsina, kuma dan majalisa mai wakiltar Faskari ya bayyana, mutumin an kona shi ne da ransa har lahira. Wannan lamarin ya faruwa ne biyo bayan […]

December 21, 2021

RAAF ta shirya zaman addu’ar neman zaman lafiya ga kasar Najeriya

Daga shafin RAAF Shi’a Nigeria   Mu’assasar Rasulul A’azam (sawa) na gayyatar al’ummar musulmi musamman masu kishin kasarmu Nigeria   Zuwa wajan zaman addu’a ta musamman da za a gabatar domin nema wa kasarmu da al’ummar Nigeria zaman lafiya da kariya daga sharrin yan ta’adda masu tada hankalin al’umma, da masu sace-sacen mutane.   Da […]

You are here: Page 1