Mata sun yi zanga-zanga a Abuja kan sakamakon zaɓe tare da yin barazanar tafiya tsirara
Wasu fusatattun mata, a karkashin kungiyar ‘Angry Nigerian Women’ a yau Talata sun mamaye babban titin da ke kan hanyar zuwa babban dakin taro na kasa da kasa, wurin da ake tattara wa da sanar da sakamakon zaben shugaban kasa, bisa zargin tafka magudi. Jaridar Punch ta rawaito cewa matan sun kuma yi barazanar […]