Ahlul Baiti

Jaridar Isar da Sakon Jikokin Manzon Allah (S.A.W)

Month: October 2022

October 30, 2022

Kungiyar ƴan jarida a Yobe ta raba gari da gwamnatin jihar

Kungiyar yan jarida reshen manema labaru (Yobe Correspondents’ Chapel) a jihar Yobe, ta bayyana daukar matakin raba gari da Gwamnatin jihar Yobe ta hanyar kauracewa daukar dukkan labaran aikace-aikacen gwamnatin jihar. Kungiyar, a sanarwar bayan taron gaggawa wanda ta gudanar a ranar Jumma’a, 28 ga wOktoba, 2022- mai dauke da sa hannun Shugabanta da Sakatare; […]

October 30, 2022

Kungiyar ƴan jarida a Yobe ta raba gari da gwamnatin jihar

Kungiyar yan jarida reshen manema labaru (Yobe Correspondents’ Chapel) a jihar Yobe, ta bayyana daukar matakin raba gari da Gwamnatin jihar Yobe ta hanyar kauracewa daukar dukkan labaran aikace-aikacen gwamnatin jihar. Kungiyar, a sanarwar bayan taron gaggawa wanda ta gudanar a ranar Jumma’a, 28 ga wOktoba, 2022- mai dauke da sa hannun Shugabanta da Sakatare; […]

October 30, 2022

Ranar Shanyewar Ɓarin Jiki Ta Duniya

  Hukumar Lafiya ta Duniya ce ta ayyana duk ranar 29 ga watan Oktoban kowace shekara domin gangamin wayar da kan al’ummar duniya game da larurar shanyewar ɓarin jiki da kuma yi wa hukumomi, likitoci da manazarta ƙaimi domin himmatuwa wajen samo nagartattun hanyoyin da za su kyautata rayuwar masu fama da larurar. Haka nan, […]

October 28, 2022

Sauya Takardun Kudi Zai Karya Darajar Naira —Ministar Kudi

Daga Aminiya 28/10/2022✍️. Ministar Kudi, Kasafi da Tsare-tsare, Zainab Ahmed, ta soki shirin Babban Bankin Najeriya (CBN) na sauya wasu takardun kudi, tana mai cewa hakan zai iya karya darajar Naira. Ministar ta bayyana wa Majalisar Dattawa cewa CBN bai shawarci ma’aikatarta kan sauya takardun kudin ba. “Masu girma sanatoci, CBN bai tuntube mu a […]

You are here: Page 1