Ahlul Baiti

Jaridar Isar da Sakon Jikokin Manzon Allah (S.A.W)

Month: October 2021

October 31, 2021

Zaben jihar Anambra: Jami’an tsaro sun hallaka wasu mambobin IPOB

Daga Umar Musty A cigaba da gabatowar zaben gwamnoni a jihar Anambra, jami’an sojin Nijeriya sun hallaka wasu mambobin kungiyar “a ware” ta Biafra (IPOB), kana kuma jami’in su guda ya rasa ran sa. A bisa rahotannin hukumar sojin Nijeriya, sun kashe mutanen ne a titin Nnoni da ke kudancin karamar hukumar Idemili na jihar […]

October 30, 2021

Buhari ya dawo gida Nijeriya bayan halartar taro a kasar Saudiyya

Daga Balarabe Idriss Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari ya dawo gida Nijeriya a jiya Juma’a inda ya sauka a filin jirgi na birnin Abuja daga birnin Riyadh na kasar Saudiyya. Shugaban ya ziyarci kasar ce don halartar wata taro wanda ta gudana bisa gayyatar da Sarki Salman bn Abdulaziz yayi masa, shugaban tare da mukarraben sa […]

October 28, 2021

Annabi Muhammad (s.a.w.a)…Manzon Rahama Da Kyawawan Halaye

Cigaba daga rubutun da ya gabata… Mabubbuga Ta Hudu: Nasarar Da Ya Samu Hakika Manzon Allah (s.a.w.a), cikin dan karamin lokaci na rayuwarsa ya samu nasarar aiwatar da wasu manyan ayyukan da ake ganinsu a matsayin mafi girman nasara cikin tarihi. Irin wadannan ayyuka nasa kuwa sun ba wa mafiya yawa daga cikin masana da […]

October 24, 2021

Kwankwaso – A shirye nake don tafiya tare da shekarau a 2023

Daga Munkaila Muhammad   Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa ya shirya tsaf don yin hadaka tare kuma da yin tafiya da Sanatan mai wakiltan Kano ta tsakiya, Malam Ibrahim Shekarau a zaben 2023. Sanata Kwankwaso ya kuma ce bai yi mamaki ba na rabuwar kai da kuma rikicin da […]

You are here: Page 1