Ahlul Baiti

Jaridar Isar da Sakon Jikokin Manzon Allah (S.A.W)

Month: January 2022

January 13, 2022

Mahara sun yi garkuwa da mahaifiyar ɗan majalisa a Kano

Daga Baba Abdulƙadir Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wane ne ba sun ɗauke mahaifiyar ɗan majalisar Kano, mai wakiltar Mazaɓar Ƙaramar Hukumar Gezawa, Alhaji Isyaku Ali Ɗanja. Rahotanni sun nuna cewa lamarin ya faru ne da misalin ƙarfe 1 na dare a jiya Talata a garin Gezawa, inda su ka karya […]

January 12, 2022

Shahadar Ja’afaru Ad-d’ayyar

Ranar Alhamis 10 ga watan Jimada-akhir 1443 wanda yayi daidai da 13 ga Junairu 2022 shi yayi daidai da ranar shahadan Ja’afar Dan Abidalib (Addayyar) a shekara ta 8 bayan hijira. Allah yayi masa rahma. ®JARIDAR AHLULBAITI ONLINE.

January 12, 2022

A karon farko anyi nasarar dashen zuciyan alade a wani ba Amurke

  Kamar yadda wasu likitoti a Amurka suka sanar cewa: “A karon farko sunyi nasarar dashen zuciyan alade wanda a baya ba’a basu taba yin hakan ba” kamar yadda wata jaridar faransa ta ruwaito. Likitoti a cibiyar kula da lafiya ta jami’ar Maryland sunce mutumin da akayiwa tiyatan David Bennett yana cikin koshin lafiya bayan […]

January 10, 2022

Sakamakon yajin-aikin yan adaidaita a Kano

    Wayewar gari kenan, shuru cikin garin kano sakamakon yajin aiki da ‘yan adaidaita sahu suka shiga. Wanda hakan yasa motoci ‘yan kurkura suke daukan mutane, suma tasu kasuwar ta bude. Yajin aikin dai ya biyo bayan yadda hukumar karota tace sai sun biya Kudi naira 8000 domin sabunta lamba. A wata ruwayar kuma […]

January 8, 2022

Haihuwa Da Mu’ujizar Annabi Isa [AS] A Hangen Musulunci

Sheikh Saleh Sani Zariya (H) salehzaria@gmail.com 05/01/2022 A daidai lokacin da muke shaida kewayowar shigar shekara ta 2022, wanda ya biyo bayan bikin haihuwar Annabi Isa (alaihis-salam) na shkara ta 2021 ta bangaren mabiya addinin Kirista, yana da kyau mu yi tarayya da mabiya addinin Kirista a kasar mu da duniya baki daya, ta hanyar […]

January 8, 2022

An bisne mutane 143 da yan bindiga  suka kashe a Zamfara

Rahotanni daga jihar Zamfara na nuna cewa a kalla gawarwakin mutane 143 ne aka yi jana’izar su biyo bayan kisan kiyashin da ya faru a ranakun Laraba da Alhamis a wasu kauyuka da unguwanni da ke kananan hukumomin Anka da Bukuyyum na jihar Zamfara. Musabbabin faruwar kisan kiyashin ya samo asali daga hijirar da yan […]

You are here: Page 1