An Kaddamar Da Kamfe Na Zaben Raba Gardama A Chadi
A yau ne aka fara kamfe na zaben raba gardama kan garambawul a kudin tsarin mulkin kasar Chadi. An soma kamfe na musamman domin gudanar da kuri’a kan sabon kundin tsarin mulki a kasar, wanda ake ganin hakan zai iya zama zakaran gwajin dafi ga gwamnatin mulkin sojin kasar da kuma zuri’ar Itno da ta […]