NNPC ta kara farashin man fetur a fadin Najeriya
Kamfanin man fetur na Najeriya ta kara farashin litar mai a duk fadin jihohin kasar. Wannan na zuwa ne bayan bayanin da sabon Shugaban Kasar Bola Ahmed Tinubu yayi a yayi rantsuwa inda ya bayyana cewa babu cigaba da tallafin man fetur a Najeriya. Wannan dai ya samo asali ne tun daga gwamnatin da […]