Ahlul Baiti

Jaridar Isar da Sakon Jikokin Manzon Allah (S.A.W)

Month: June 2022

June 30, 2022

Gani ga wane…

Daga: Baban Hadiza Wata rana dila yanzaune a gefen tsauni, sai wani dutse ya gangaro daga sama ya fado masa a kan jela ta gutsire, yana haka sai ga wani dilan ya zo ya gan shi da gutsirarriyar jela, sai ya ce da shi: Me ya sa ka gutsire jelarka? Sai ya ce: Na fi […]

June 30, 2022

Gwamna Ganduje ya naɗa sabon Shugaban Kano Pillars

  Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya maye gurbin Ciyaman ɗin Kungiyar Ƙwallon ƙafa ta Kano Pillars, Surajo Shuaibu Yahaya, da shugaban Hukumar Wasanni ta Jihar Kano, Ibrahim Galadima. A ranar Asabar da ta gabata ne Hukumar Shirya Gasar Firimiya ta Ƙasa, LMC ta kori tsohon shugaban na Kano Pillars, Suraj Yahaya, wanda […]

June 30, 2022

Mutane 43 sun rasa rayukansu A jihar nejan Nageriya

  ‘Yan bindiga sun kashe mutane kimanin 43 a wurin hakark ma’adanai da ke Shiroro jihar Nejan Najeriya. A cikin wannano adadi, akwai sojoji 30 da ‘yanok sanda bakwai har ma da wasuo ‘yan kasar China da aka kashe, a cewar jaridar Premium Times. Sai dai gwamnatin jihar Neja ta ce kawo yanzu ba ta […]

June 30, 2022

KAMFANONI SUN FARA RUFEWA A JIHAR KANO

Hauwa Suleiman A yayin da farashin man Diesel ke ci gaba da karuwa, manyan kamfanoni a Kano Najeriya sun fara korar ma’aikatansu; suna rufewa. Kamfanin Nigerian Spannish Engineering da ke da ma’aikata sama da 300 ya bayyana rufe kamfanin saboda tsadar Diesel da rashin wutar lantarki, lamarin da ke barazana ga tsaron jihar Kano da […]

June 30, 2022

Biden zai yi tazarce, in ji Kamala Harris

  Mataimakiyar shugaban Amurka, Kamala Harris ta yamutsa hazo a yau Laraba game da aniyar Shugaba Joe Biden na sake tsayawa takara a shekara ta 2004, inda ta yi mi’ara-koma-baya a kan wani bayani da ta yi a farkon mako. “Shugaban na da niyyar tsayawa takara kuma idan ya tsaya, ni ce abokiyar takararsa. “Tare […]

June 28, 2022

Kissar Ayatullah Qiraati da wani Nasibin Bawahabiye

  -Daga Abdul Razak Wata rana a Jannatul Baqi’a a Madina, wani Bawahabiye nasibi ya so tozarta Ayatullah Qiraati a cikin Baki’a. Wannan nasibin bawahabiyen ya cewa Ayatullah Qiraati “Shin menene da’awarku kan Imamanku da suka kasance matattu…?” Don yin izgili, bawahabiyen ya jefa alkalaminsa a kasa, sannan yayi kira “Ya Zainul Abidin, bani alkalamina […]

June 28, 2022

Zuwa ga ‘ya’yana

  Daga Sheikh Mujtaba S Adam A ‘yan kwanakin nan na lura da cewa kuna cikin damuwa kuma zukatanku cike suke da tambayoyi, sannan kun kasa fitowa fili ku sanar da ni hakikanin abin da yake damunku, wannan ya saka ni shiga cikin kogin tunani ko wani mummunan abu ne yake shirin samunku. Na yi […]

June 28, 2022

Shi’a da Hadin Kai

  Daga Aliyu Lawal Ɗan Shi’a Ansan Ahlulbaiti (AS) da kiyaye musulunci da jama’ar sa a duk tsawon gwagwarmayar su, basa la’akari da shi’ar su da wanda ba shi’ar su ba cikin wannan, sun yi kira zuwa ga ɗaukaka musulunci da hadin kan mabiyan su, kiyaye ƴan uwantaka tsakanin su da cire mugun ƙullin juna […]

You are here: Page 1