Ahlul Baiti

Jaridar Isar da Sakon Jikokin Manzon Allah (S.A.W)

Month: September 2023

September 28, 2023

DSS Sun kama Dan Jarida A Filin Jirgin Sama Akan Hanyarsa Ta Zuwa Umrah

Wasu jami’an hukumar tsaron farin kaya (DSS) sun cafke babban editan fitacciyar jaridar Hausa ta Almizan, Malam Ibrahim Musa a Kano. Ibrahim  Musa wanda ke kan hanyarsa ta zuwa kasar Saudiyya don gudanar da ibadar Umrah, lokacin da aka kama shi yana tare da rakiyar wata ‘yar uwarsa, Binta Sulaiman. Jami’an tsaron sirrin na DSS […]

September 26, 2023

Saudiyya Ta Yi Tir Da Yadda AKe Tada Zaune Tsaye A Masallacin Kudus

  Saudiyya, ta yi tir da Allah-wadai da yadda masu tsatsauran ra’ayi ke ci gaba da tada zaune tsaye a masallacin Kudus, bisa samun kariyar jami’an tsaron Isra’ila. Ma’aikatar harkokin wajen Masarautar ta bayyana nadama kan yadda mahukuntan Isra’ila ke keta kokarin zaman lafiya na kasa da kasa, da ya shafi girmama wuraren ibada. Ma’aikatar […]

September 20, 2023

Najeriya za ta hada hannu da kasar Benin wajen dakile shige da ficen haramtattun kayayyaki da ayyukan ta’addanci a kan iyakoki

Hukumar Kwastam mai lura da shige da ficen kayayyaki a tarayyar Najeriya ta jaddada aniyarta na yin aiki tare da takwararta ta jamhuriyar Benin wajen kyautata sha’anin tsaro a kan iyakoki tare da daidaita harkokin cinikayya a tsakanin kasashen biyu. Babban kwantrolan hukumar Mr. Bashir Adewale Adeniyi ne ya tabbatar da hakan a birnin Abuja […]

You are here: Page 1