Ahlul Baiti

Jaridar Isar da Sakon Jikokin Manzon Allah (S.A.W)

Month: July 2022

July 31, 2022

Tarihin Shekh Ibrahim ibn Saleh al-Hussaini.

Shimfida. Ibrahim ibn Saleh al-Hussaini Ibrahim Ibn Saleh al-Hussaini CON anfi sanin sa da Shaykh Sharif Saleh an haife shi a ranar 12 ga watan Mayun 1938, ya kasance ɗan Najeriya ne, malamin addini, mai wa’azi da da’awa kuma mai fassara Alkur’ani. Shi ne babban limamin Gwamnatin Tarayyar Najeriya. Shi ne ya kafa makarantar Kwalejin […]

July 31, 2022

WASU MUHIMMAN DARUSSA DAGA MAKARANTAR ASURA Kashi Na Uku (03)

DARASI NA ƊAYA (1b) TUBA A KWANAKIN ASHURA Ci Gaba… Sheikh Mustafa Misriy Al’Āmuliy cewa ya yi: “A wanan zamani, a watan baƙin-ciki, a waɗannan kwanaki na makoki. Kamata ya yi -mutum- mumini ya mai da su wasu ƙofofi na tuba zuwa ga Allah (T) sai ya share masa zunubansa. Ya ba za a share […]

July 31, 2022

An bude taron cutar kanjamau ta duniya a Canada

An bude taron duniya kan cutar kanjamau ta AIDS a birnin Montreal na Canada. Taron da aka bude a jiya Asabar, shi ne irinsa mafi girma kan cutar a duniya, haka kuma muhimmin dandali ne na yayata matakan kariya da magance cutar. Masana kimiyya da masu fafutuka daga fadin duniya, su kan yi amfani da […]

July 31, 2022

Watan Muharram 1444 Hijiriyya

  Idan muka duba tun kafin shigar mu watan nan na Muharram musulmi mabiya Ahlulbaiti (AS) suka fara tarban watan da nuna alhini da bakin cikin su, bisa kisan gilla da aka yiwa Imam Hussain (AS) jikan Annabi a watan na Muharram, shigowar mu watan keda wuya kuwa kai kace duka kafafen yada labarai sun […]

July 30, 2022

WASU MUHIMMAN DARUSSA DAGA MAKARANTAR ASHURA Kashi Na Biyu (02)

Muh’d Bakir Ibrahim -DARASI NA ƊAYA (1a) TUBA A KWANAKIN ASHURA “Haƙiƙa ni mai tuba ne daga abinda na aikata! Shin -kana ganin- za a gafarta mini” Kalaman Hurr Ar-Riyahiy kenan, ga Imamu Hussaini (a). Bayan tare Imam ɗin da ya yi, shi da iyalai da sahabbansa, da kuma hana su komawa… Ƙwarai, tare wa […]

July 30, 2022

WASU MUHIMMAN DARUSSA DAGA MAKARANTAR ASURA

Muh’d Bakir Ibrahim Fitowa Ta Ɗaya (01) -GABATARWA Da sunan Ubangiji makaɗaici, tsirarka Allah da aminci ga mafificinka makusanci. Annabi Muhammad da iyalansa hujjojinka. Lamarin Ashura lamari ne tsayayye. Yunƙurin Imamu Hussaini (a) na sadaukar da dukkan samuwa. Don farkar da al’umma da kuɓutar da ita, da kuma samar da wanzajjen ruhin ɗan’adamtaka a tsakaninta […]

July 30, 2022

IMAMU HUSSAIN DA RANAR ASHURA

Gabatarwa وَلا تَحْسَبَنَّ الَّذِينَ قُتِلُوا فِي سَبيلِ اللهِ أَمْواتًا بَلْ أحْياءُ عندَ رَبِّهِمْ بُرْزَقُونَ “Kada ka yi zaton wadanda aka kashe a cikin hanyar Allah matattu ne. A’a, rayayyu ne su, a wurin Ubangijinsu. Ana ciyar da su”. (Suratu Al’Imrana: 3:169) Hakika Imam Husaini bn Ali (a.s) ya kasance wata alama ce, makaranta sannan kuma […]

July 29, 2022

‘Yan shi’a da ranar Ashura

Daga:Sheikh Mujaheed Isa Meyasa ‘yan Shi’a ke bada kula me girma na Tuna Imamul Hussain, Suke Shelanta Makoki a gareshi, sukan Yi Zama na kwanaki 10 a Jere kowanne Shekara? Shin Hussain AS ne Mafi girma da Karamci a wurin Allah akan Kakansa Annabi Muhammad SAWW da Babansa Ali Alaihis Salam? Idan har Hussain AS […]

July 29, 2022

DARASI NA MUSAMMAN A RANAKUN ASHURA.

Imam Koemain (QS) yace: ✓ – Kada ku aibata mai jin keɗe-kaɗe da raye-raye a sauran ranaku amma sai ya bari a watan Muharram. ✓ – Kada ku aibata matan dake sanya hijabi da baƙaƙen kaya a ranakun Ashura kaɗai, suƙi lazimtar sanya shi a sauran ranakun da bana Ashura ba. ✓ – Kada ka […]

You are here: Page 1