Davido ya yi karin kan haske yadda gidajen marayu zasu cike tallafin sa na Miliyan 250
Aliyu Abdullahi Shahararren mawakin Nijeriya, David Adedeji Adeleke wadda aka fi sani da “Davido” ya yi karin haske da cikakken bayani kan yadda gidajen marayu zasu iya samun tallafin sa na Naira miliyan 250. A wani bayani da ya wallafa a shafin sa na sada zumunta, mawakin ya bayyana cewa gidajen marayu wadanda gwamnatin kasa […]