Ahlul Baiti

Jaridar Isar da Sakon Jikokin Manzon Allah (S.A.W)

Month: July 2021

July 31, 2021

AMBALIYAR RUWA A KANO TA LALATA FIYE DA GIDAJE 1,000

Daga Baba Abdulkadir   Hukumar nan da ke bada agajin gaggawa ta jihar Kano wato SEMA, ta ce, kimanin mutane 26 ne suka mutu, kana gidaje fiye da dubu ɗaya suka lalace sakamakon ambaliyar ruwa a kananan hukumomin jihar 4 na Kano,   Shugaban hukumar Alhaji Saleh Jili ne ya  bayyana hakan ga manema labarai […]

July 28, 2021

AN SAUYAWA MANYAN JAMI’AN ƳAN SANDA 24 WURAREN AIKI

AN SAUYAWA MANYAN JAMI’AN ƳAN SANDA 24 WURAREN AIKI     Babban sufeton ƴan sandan Nijeriya Usman Alƙali Baba, ya ba da umarnin yin sauyin wararen aiki ga wasu jami’an masu muƙamin mataimakan sufeto janar 24.   Bayanin hakan na cikin wata sanarwa da rundunar ƴan sandan ta fitar mai ɗauke da sa hannun mai […]

July 28, 2021

GWAMNA EL-RUFAI YA DAKATAR DA KOMAWA MAKARANTUN JIHAR

GWAMNA EL-RUFAI YA DAKATAR DA KOMAWA MAKARANTUN JIHAR   Gwamnatin jihar Kaduna  ta dakatar da buɗe makarantu a faɗin jihar ba tare da sanya ranar komawa ba.   Gwamna El-rufai, ne ya sanar da hakan yayin wani taron masu ruwa da tsaki a yau talata.   El Rufai ya ce gwamnatinsa ta yanke hukuncin ne […]

July 28, 2021

KALUBALEN DA MASU NOMAN SHINKAFA SUKE FUSKANTA.

KALUBALEN DA MASU NOMAN SHINKAFA SUKE FUSKANTA.   Shinkafa ta kasance daya daga abincin mafiya yawan Al’ummar Duniya ta dogara dashi a matsayin abinci, to amma duk da kokarin nomata tare da wasu kayan abinci da ake yi a Najeriya har yanzu kasar ba ta iya samar da adadin shinkafar da za ta dogara a […]

July 28, 2021

GINSHIKAN (SHIKA-SHIKAN) MUSULUNCI A WAJEN SHI’A

GINSHIKAN (SHIKA-SHIKAN) MUSULUNCI A WAJEN SHI’A  Daga Muhammad Auwal Bauchi Gabatarwa: Tsawon tarihi musamman a wannan zamani na mu, dan’adam ya kan yi amfani da wasu hanyoyi ko kuma na’urori daban-daban na zamani wajen biyan bukatunsa da kuma gudanar da rayuwarsa cikin sauki kuma yadda ya ke so. Daya daga cikin irin wadannan na’urori ita […]

July 28, 2021

AMMAR BIN YASIR

AMMAR BIN YASIR   Gabatarwar Mujtaba Adam: “Baya ga kasantuwar Ammar Bin Yasir sahabin Ma’aikin Allah wanda ya bada imani da shi, tun a shekarun farko na bayyanar Musulunci, yana kuma daya daga cikin wadanda su ka taka gagaruwar rawa ta fuskar tsarin zamantakewar al’ummar musulmi. Wannan, ya maida shi zama daya daga cikin wadanda […]

You are here: Page 1