Ahlul Baiti

Jaridar Isar da Sakon Jikokin Manzon Allah (S.A.W)

Month: March 2022

March 29, 2022

A Gaggauce: Buhari ya gana da hafsoshin tsaron Nijeriya yau

  Rahotanni daga kafafen sadarwa na nuna yadda shugaban kasar Nijeriya Muhammadu Buhari ya gana da shugabannin bangarorin tsaron Nijeriya a birnin tarayya Abuja a yau 29 ga watan Maris. Ganawar tasu na faruwa ne biyo bayan harin da yan bindiga suka kai kan fasinjojin jirgin kasan Abuja-Kaduna a daren jiya. Ana kyautata zaton tattaunar […]

March 29, 2022

Tattaunawar sulhu tsakanin kasashen Rasha da Yukrain ya cigaba

Muhammad Bakir Muhammad   Ratotanni daga gidajen talabijin na duniya na nuna cewa a safiyar yau kasashen Rasha da Yukrain sun cigaba da zaman tattaunawa don dinke barakar da ke tsakanin su.   Kamar yadda aka sani, zuwa yanzu ana dosan wata guda kenan na rikin tsakanin kasashen biyu. Kafin tattaunawar ta yau, kasashen biyu […]

March 29, 2022

An dakatar da zirga-zirgan jiragen kasa na Abuja-Kaduna

Wasu tahotanni daga hukumar kula da zirga-zirgar jiragen kasa ta kasa ta dakatar da sufurin jiragen kasa na Abuja-Kaduna na wucin gadi.   Hakan ya faru ne biyo bayan tashin Bom da yan bindiga suka yi a daya daga cikin jiragen kasan Abuja-Kaduna mai dauke da mutane sama da dari tara (900) a daren jiya.

March 22, 2022

Yajin Aikin ASUU: Dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyar SDP ya sha alwashin kawo karshen rashin jituwan ASUU da Gwamnatin tarayya

Daga Muhammad Bakir Muhammad A hirar da aka yi da shi ranar litini, dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iya mai alamar doki wato SDP ya sha alwashin kawo karshen yawan rashin jituwa da ake samu tsakanin kungiyar malaman jami’o’I ta ASUU da kuma gwamnatin tarayyar Nijeriya in ya lashe zaben mai karatowa ta 2023. […]

You are here: Page 1