Ahlul Baiti

Jaridar Isar da Sakon Jikokin Manzon Allah (S.A.W)

Month: August 2023

August 31, 2023

TINUBU YA WARE NAIRA BILIYAN 50 DON SAKE GINA YANKUNAN AREWA.

  A wani labari da kafar yaɗa labarai ta BBC Hausa ta wallafa a shafinta na yanar gizo ta bayyana cewa; shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ware naira biliyan 50 don aikin sake gina yankunan arewa. Mataimakin shugaban ƙasar Sanata Kashim Shettima shine ya sanar da haka a lokacin da majalisar ƙoli kan harkokin […]

August 31, 2023

MATAKI NA HUDU AMFANI DA DAMA

Sirrin Samun Nasara Kowannenmu ya san cewa kowane abu a cikin wannan rayuwar mai karewa ne, rana tana karewa da zuwan dare, karfi yana karewa ya zama rauni, kuruciya tana komawa tsufa, mutum yana komawa kasa, dukkan wani abu da yake a wannan rayuwar yana komawa zuwa kishiyarsa. Hakika damar da mutum yake samu ba […]

August 31, 2023

An nada Oligui Nguema a matsayin shugaban kasar Gabon

An nada Brice Oligui Nguema, babban kwamandan rundunar tsaron kasar Gabon, a matsayin shugaban kwamitin mika mulki da maido da hukumomi (CTRI), kuma shugaban rikon kwarya, a jiya Laraba, biyo bayan juyin mulkin da ya hambarar da zaben Ali Bongo wanda hukumar zaben kasar ta ayyana a matsayin wanda ya lashe zaben. A farkon ranar […]

August 30, 2023

SIRRINSAMUN NASARA MATAKI NA UKU YIN AIKI DA JAJIRCEWA

  SirrinSamun Nasara: Yana daga cikin abubuwa mafiya muhimmanci da suke isar da mutum zuwa ga cimma burinsa shi ne: Jajircewa a aiki. Idan ka lura da abin da ke gudana a tsakanin halittu da abin da ke gudana tare da su, za ka fahimci wata hakika ta cewa dukkan wani samamme yana bayyanar da […]

You are here: Page 1