Ahlul Baiti

Jaridar Isar da Sakon Jikokin Manzon Allah (S.A.W)

Month: December 2022

December 30, 2022

Kotu ta tabbatar da Oyebanji a matsayin gwamnan Ekiti

  Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan a Jihar Ekiti ta tabbatar da nasarar Biodun Oyebanji a zaben gwamnan da aka gudanar a watan Yunin 2022. An bayyana Oyebanji, tsohon sakataren gwamnatin jihar (SSG), a matsayin wanda ya yi nasara a zaben, bayan ya lashe kananan hukumomi 15 daga cikin 16 na jihar. Oyebanji na jam’iyyar […]

December 30, 2022

Mutane 4 sun mutu sakamakon fashewar wani abu a Kogi.

  An samu fashewar wani abu da safiyar yau Alhamis a Okene, jihar Kogi, inda ake fargabar mutuwar a kalla mutane hudu, kamar yadda rahoton ƴan sanda ya bayyana. Kamfanin Dillancin Labarai na Ƙasa ya bayar da rahoton cewa, fashewar ta faru ne da misalin karfe 9 na safe. Lamarin ya faru ne a kusa […]

You are here: Page 1