Osun: ‘Yan Sanda Biyu Sun Rasa Rayukan Su Yayin Fashin Bankin WEMA
‘Yan Sanda Biyu Sun Rasa Rayukan Su Yayin Fashin Banki A Osun Bayan shigar yan fashi Bankin Wema reshen Iragbiji da ke karamar hukumar Boripe na jahar Osun, yan sanda sun bayyana cewa biyu daga cikin jami’an su sun rasa rayukan su a yayin fashin. Yan fashin da adadin su bai gaza 20 ba sun […]
Wani Mutum Ya Kashe ‘Dansa Mai Shekara Biyu A Bayelsa
Daga Abdussalam Alabi Wani mutum mai suna Vwede ya hallaka d’an shi har lahira ta hanyar duka kana kuma ya tsere, hakan ya faru ne a garin Yenagoa da ke jahar Bayelsa. Lamarin dai ya faru ne a ranar Lahadi a kan titin Imiringi da ke Yenagoa wanda ya ja cece-kuce tsakanin makobta da kuma […]
Sanatoci Sun Bukaci Buhari Ya Sanya ‘Yan Bindiga Cikin Jerin Kungiyoyin Ta’adda
Daga Suleiman Yusufu Majalisar dattijai na Najeriya ta nemi shugaba Muhammadu Buhari da ya bayyana yan bindiga cikin jerin kungiyoyin ta’adda. Kana kuma ta nemi shugaban da ya kaddamar da yaki akan yan bindigan da kuma tarwatsa sansanin su don share su a doron kasa. Majalisar ta nemi shugaban da ya sanya nemo shugabannin yan […]
Za’a Katse Layukan Waya A Kaduna
Daga Muhammad Bakir Muhammad Gwamnan jahar Kaduna, Nasir El-Rufa’i ya ce mazauna Kaduna su zauna cikin shiri don katse layukan wayoyi a jahar. Gwamnan ya bayyana hakan ne a yayin hirar sa da wasu tashoshin rediyo. Inda ya bayyana cewa jami’an tsaro na shirye-shiryen kaddamar da farmaki kan yan bindigan da suke neman mafaka a […]
Hukumar “Navy” Ta Nesanta Kanta Daga Kalaman Cmmd. Jamila Kan Sojojin Chadi
Daga Muhammad Bakir Muhammad Hukumar sojan ruwa a Najeriya wato “Navy’ ta nesanta kan ta daga kalaman zargin da jami’arsu Commodore Jemila Sadiq ta yi kan sojojin Chadi na sayar da makamai ba bisa ka’ida ba. Kamar yadda muka wallafa a shafinmu, jami’ar dai ta yi bayanin ne yayin wani taro da majalisar wakilai […]
‘Yan Bindiga Sun Farmaki Fadar Sarkin Kagara
A yau Talata ne yan bindiga suka kai hari fadar Sarkin Kagara, Alhaji Ahmadu Attahiru a karamar hukumar Rafi da ke jahar Neja, sun kai farmakin ne a daren yau dai dai lokacin sallar Magriba. Babu cikakken rahoto kan harin, amma mun samu labarin cewa a yayin da suka kai farmakin, Sarkin baya a fadar, […]
Jirgin Yaki Yayi Luguden Wuta Kan Masu “Su” A Borno
Daga Isah Musa Muhammad An kiyasta cewa a kalla mutane 20 ne suka rasa rayukan su sakamakon luguden wuta da rundunar sojin Najeriya ta yi a wani yanki da ake zargin cewa mafaka ne na yan ta da kayar baya a jahar Borno. A safiyar Lahadi ne jirgin yayi luguden wuta a Kwatar Daban Masara […]