Ahlul Baiti

Jaridar Isar da Sakon Jikokin Manzon Allah (S.A.W)

Month: June 2023

June 22, 2023

Gwamnan Kano Ya Maida Barr. Muhyi Magaji Kujerarsa

Mai girma Gwamnan Jihar Kano, ya amince da mayar da Barr. Muhyi Magaji Rimin Gado a matsayin Shugaban Hukumar Korafe-korafen Jama’a da Yaki da Cin Hanci da Rashawa, PCACC, domin kammala wa’adinsa. Ku tuna cewa gwamnatin da ta shude ta dakatar da Barr Muhyi daga mukaminsa bisa wasu dalilai. Wannan matakin gwamnatin ta dauka tayi […]

June 21, 2023

Karuwar Tashe-tashen Hankula A Gabar Yammacin Kogin Jordan

  An kashe wasu ‘yan Isra’ila hudu a wani harin bindiga na daukan fansa da falasdinwa suka kai a kusa da wani kauye da ke Yamma da gabar kogin Jordan da ke karkashin mamayen Isra’ila, wanda ya kara fiddo da zaman dar-dar a yankin sakamakon matakan tsokana da Isra’ila ke dauka. Lamarin dai ya zo […]

You are here: Page 1