Ahlul Baiti

Jaridar Isar da Sakon Jikokin Manzon Allah (S.A.W)

Month: May 2022

May 31, 2022

Buhari na ganawa da gwamnonin APC a fadar gwamnati

A yau ne gwamnonin jam’iyar APC suka gana da shugaba Buhari a fadar gwamnatin Najeriya dake birnin tarayya Abuja. Ana sa ran tattaunawar na da alaka da gabatowar zaben fidda gwani na yan takarkaru masu neman kujerar shugaban kasa karkashin jam’iyar. A yayin da tattaunawar ke gudana, a bangare guda kuwa ayyukan tantance yan takarkaru […]

May 20, 2022

Hukumar Kwana-kwana ta ceto rayuka 420

  Hukumar Kwana-kwana ta Jihar Kano ta ceto rayuka 410, da kadarori wanda kudinsu ya kai Naira miliyan 490.6, a haɗarin gobara 489 da aka samu a jihar tsakanin Janairu zuwa Afrilu 2022. Saminu Abdullahi, jami’in hulda da jama’a na hukumar, shine ya bada wannan ƙididdiga a wata hira da ya yi da NAN a […]

May 17, 2022

Yanzu-Yanzu: Bam ya tashi a Sabon Gari daka Kano

  Rahotanni dake zuwa yanzu-yanzu daga jihar Kano na nuna cewa Bam ya tashi a titin Aba dake yankin Sabon Gari ta jihar Kano. Ya zuwa yanzu ba’a kammala rahoto kan yadda lamarin ya faru ba, sai dai kuma akwai wadanda suka jikkata sanadin fashewar bam din.

You are here: Page 1