Ahlul Baiti

Jaridar Isar da Sakon Jikokin Manzon Allah (S.A.W)

Month: August 2022

August 31, 2022

Rahotanni daga Najeriya na cewa, an yi nasarar ceto mutane 8, yayin da wasu da ba a san adadinsu ba, suka makale bayan da wani gini mai hawa uku ya rufta a jihar Kano ta Najeriya a ranar Talata.

Rahotanni daga Najeriya na cewa, an yi nasarar ceto mutane 8, yayin da wasu da ba a san adadinsu ba, suka makale bayan da wani gini mai hawa uku ya rufta a jihar Kano ta Najeriya a ranar Talata. Jami’in tsare-tsare na hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa reshen jihar Kano, Nuraddeen Abdullahi, ya […]

August 29, 2022

Iran Ta Samu Gagarumin Ci Gaba A Bangaren Ayyukan Nukiliya

Shugaba Ibrahim Raeisi ya ce yarjejeniyar farfado da yarjejeniyar nukiliyar Iran ta ta’allaka ne kan daidaita batutuwan da suka shafi lamuni da kariya tsakanin Tehran da hukumar kula da makamashin nukiliya ta duniya IAEA. Raeisi ya bayyana hakan ne a wani taron manema labarai a ranar Litinin din da ta gabata wanda ya samu halartar […]

You are here: Page 1