March 18, 2023

Yanzu haka DPO na Kofar Wambai Division ya kara cika hannu da jami’an tsaro Civil defence na bogi biyo bayan rahoton da suka samu. Yayin da wasu daga cikin su suka ranta a na kare. Daga Idris Nasidi Zango

SHARE:
Labaran Duniya 0 Replies to “Yanzu haka DPO na Kofar Wambai Division ya kara cika hannu da jami’an tsaro Civil defence na bogi biyo bayan rahoton da suka samu. Yayin da wasu daga cikin su suka ranta a na kare. Daga Idris Nasidi Zango”