Jaridar Isar da Sakon Jikokin Manzon Allah (S.A.W)
March 18, 2023
Wata hatsaniya ta yi sanadin fasa akwatin zaɓe a Goran Maje dake garin Zago, a karamar hukumar Dambatta. Shine karo na biyu da ake fasa akwatin zaben a yankin, kamar yadda wakilanmu suka rawaito. A wane yanayi zaɓen ke gudana a yankunan ku yanzu haka?
SHARE:
Labaran Duniya
0 Replies to “Wata hatsaniya ta yi sanadin fasa akwatin zaɓe a Goran Maje dake garin Zago, a karamar hukumar Dambatta. Shine karo na biyu da ake fasa akwatin zaben a yankin, kamar yadda wakilanmu suka rawaito. A wane yanayi zaɓen ke gudana a yankunan ku yanzu haka?”