Jaridar Isar da Sakon Jikokin Manzon Allah (S.A.W)
October 9, 2023
Tawagar masu wasan kwallon kwando a Iraki ta ki buga wasanta na farko a wasannin share fage na Asiya a gaban tawagar Malaysian har sai bayan da aka cire tutar israila ƴan mamaya aka sauka da tutar Iraki, daga ƙarshe an cire tutar aka musanyata da tutar Iraki.
SHARE:
Labaran Duniya
0 Replies to “Tawagar masu wasan kwallon kwando a Iraki ta ki buga wasanta na farko a wasannin share fage na Asiya a gaban tawagar Malaysian har sai bayan da aka cire tutar israila ƴan mamaya aka sauka da tutar Iraki, daga ƙarshe an cire tutar aka musanyata da tutar Iraki.”