September 14, 2023

Nema;Akwai fargaban Garuruwa 50 daga jihohi 13 za,a samu Ambaliyar ruwa Najeriya

Hukumar bada agajin gaugawa a Najeriya  Nema tayi gargadin cewa Hasashe yanuna cewa Akwai fargaban samum ambaliyar ruwa a garuruwa hamsin daga cikin jihohi sha uku jihohin  sun hada da  kano jigawa bauchi yobe taraba da sauransu za,a samu ambaliyan ruwa a wasu garuruwan wadannan jihohin a tsakanin 13 zuwa 17 ga watan da muke ciki na satumba,

Jami,in hulda da jama,a na nema ya bada shawarwari ga jama,ar dake zaune a garuruwan da akayi hasashen samun ambaliyar ruwan yakara dacewa mutane su fahimci cewa ilimine ake amfani dashi wajen bayyana haka.

SHARE:
Labaran Duniya 0 Replies to “Nema;Akwai fargaban Garuruwa 50 daga jihohi 13 za,a samu Ambaliyar ruwa Najeriya”