April 24, 2023 Gwamnatin Najeriya ta ce ta shirya motoci domin fara aikin kwaso ‘yan kasar da ke a Sudan. Wannan na zuwa ne yayin da daliban kasar da ke karatu a Sudan din suka kwashe kwanaki suna ta kiraye-kirayen neman dauki. Sudan dai ta fada cikin mumunar rikici inda ake ta kashe-kashe. SHARE: Labaran Duniya 0 Replies to “Gwamnatin Najeriya ta ce ta shirya motoci domin fara aikin kwaso ‘yan kasar da ke a Sudan.”
April 24, 2023 Kotun sauraran karar zaben gwamna ta sauke Abba Kabir Yusif Ta baiwa Nasiru Yusif Gawuna.
April 24, 2023 Iran: Shugaba Raisi Yace Shirin Amurka Na Maida Duniya Karkashinta Ya Kasa Samun Nasara
April 24, 2023 Yemen: Ansarullah Ta Yaba Da Yadda Tattaunawa Take Tafiya Tsakanin Yemen Da Saudiya A Riyad