February 25, 2023 Ana rabon kayan zabe a Dutsen Alhaji, Abuja Komai na tafiya cikin lumana a makarantar firamare da ke unguwar Dutsen Alhaji a Abuja, inda jami’an zabe suke karbar kayan aiki. Su ma jama’a sun yi fitar-dango domin tabbatar da rumfar zabensu da kuma samun tantancewa. Hoto: Vincent Ayuba. SHARE: Labaran Duniya 0 Replies to “Ana rabon kayan zabe a Dutsen Alhaji, Abuja”
February 25, 2023 Kotun sauraran karar zaben gwamna ta sauke Abba Kabir Yusif Ta baiwa Nasiru Yusif Gawuna.
February 25, 2023 Iran: Shugaba Raisi Yace Shirin Amurka Na Maida Duniya Karkashinta Ya Kasa Samun Nasara
February 25, 2023 Yemen: Ansarullah Ta Yaba Da Yadda Tattaunawa Take Tafiya Tsakanin Yemen Da Saudiya A Riyad