November 9, 2022

‘Yan bindiga sun bude wuta kan ayarin motocin dan takarar Shugaban kasan Najeriya Alh. Atiku Abubakar a birnin Maiduguri.

Tuni bangaren Atikun suka zargi jam’iyya mai mulki a jihar Borno da yunkurin hana su yakin neman zabe, sai dai gwamnatin ba ta yi martanin ba tukuna.

SHARE:
Labaran Duniya 0 Replies to “”